fidelitybank

Bude iyakar Najeriya da Nijar ya janyo faduwar farashin shiknafa – Kungiyar Manoma

Date:

Kungiyar manoman shinkafa ta ce, sake bude kan iyakar Najeriya da Nijar ne ya janyo faduwar farashin shinkafa a fadin kasar.

Jonathan Joshua, shugaban kungiyar African Rice Millers da ke Nasarawa ne ya bayyana hakan a wata sanarwa.

Joshua, wanda ya zama shugaban kungiyar masu noman kanana a Najeriya na kasa, ya bayyana cewa ana sa ran farashin shinkafa zai kara faduwa nan da watanni biyu masu zuwa da fara noman.

“Wasu masana’antun da suka dakatar da noman su saboda karancin paddy a shekarar da ta gabata da farkon wannan shekarar a yanzu haka suna sake budewa saboda suna iya samun hatsi cikin gaggawa daga kasashen makwabta saboda sake bude kan iyakar Najeriya da Nijar.

“Muna sa ran farashin paddy zai kara raguwa lokacin da manoma suka fara girbi cikin watanni biyu,” in ji shi.

Farashin shinkafa ya ragu da kashi 19 cikin dari duk da hauhawar farashin kayayyaki wanda ya kai kashi 33.20 cikin 100 a watan Maris din 2024.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp