fidelitybank

Boris Johnson ya samu goyon bayan ‘yan majalisa 100

Date:

Tsohon Firaministan Birtaniya Boris Johnson ya samu goyon ‘yan majalisa 100 na jam’iyyarsu ta Conservative don sake ɗarewa kujerar, a cewar majiyoyin kamfe ɗinsa.

Adadin ya saɓa wa yawan mutanen da aka sanar na mutum 50 da aka ce su ne ke mara wa Mista Johnson baya, kamar yadda binciken BBC ya nuna.

Rishi Sunak ya sha gaban Johnson a yawan masu goyon baya kuma ana sa ran zai bayyana sha’awar takararsa nan gaba kaɗan.

Penny Mordaunt ce kaɗai ta bayyana takararta a fili ya zuwa yanzu.

‘Yan majalisar na Conservative da ake wa laƙabi da Tory sun musanta nan take rahotannin da ake yaɗawa cewa Mista Johnson ya samu ƙuri’un da yake buƙata na shiga zagayen farko na zaɓen.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp