fidelitybank

Bola Tinubu zai koma zama a gidan zababben shugaban kasa

Date:

Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Tinubu, zai koma da zama a gidan zaɓaɓɓen shugaban ƙasa da ke Abuja, babban birnin ƙasar, gabanin bikin rantsar da shi, a cewar tawagar yakin neman zaɓensa.

“Zaɓaɓɓen shugaban ƙasa zai koma gidan tsaro, a Maitama, inda zai shafe watanni biyu a ciki, daga nan kuma zai koma fadar shugaban ƙasa,” in ji sanarwar a cikin wani sakon Twitter.

Ba a fayyace lokacin da Mista Tinubu zai koma wurin ba.

Zaɓaɓɓen shugaban ƙasar zai gudanar da muhimman taruka a wurin, kamar yadda wata jaridar ƙasar ta ruwaito.

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari mai barin gado ya koma ama a gidan kafin rantsar da shi a watan Mayun 2015.

An ayyana Mista Tinubu na jam’iyyar APC mai mulki a matsayin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasa da kashi 37%.

Sai dai, ‘yan adawa sun ce za su kalubalanci sakamakon a kotu.

Suna da kwanaki 21 daga ranar da aka bayyana sakamakon zaɓen domin kalubalantar sakamakon a kotun kolin Najeriya.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp