fidelitybank

Bola Tinubu ne babban ministan albarkatun man fetur – Bashir Ahmed

Date:

Tsohon mataimakin shugaban kasa Muhammadu Buhari kan harkokin sadarwa, Bashir Ahmad, ya yi tsokaci kan wanda zai iya zama sabon ministan man fetur.

Ahmad yayi ikirarin cewa Tinubu ne zai iya zama ministan albarkatun man fetur.

Ya yi nuni da cewa, Tinubu ya bi diddigin tsoffin shugabannin kasa, Olusegun Obasanjo da Buhari, wadanda suka zabi baiwa kansu ma’aikatar.

A sakon da ya wallafa ya ce, “Shugaba Bola Tinubu ne babban ministan albarkatun man fetur na mu. Zai bi sahun tsofaffin shugabannin kasa Olusegun Obasanjo da Muhammadu Buhari, wadanda suka rike mukamin a zamaninsu.

“A wannan karon akwai kananan ministoci guda biyu a karkashin ma’aikatar, karamin ministan mai da karamin ministan albarkatun iskar gas.”

baiwa kansa ma’aikatar tare da nada Timipre Sylva a matsayin karamin ministan man fetur.

Sai dai kuma shugaba Tinubu ya raba ma’aikatar gida biyu yayin da ya kafa majalisar ministocinsa.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp