fidelitybank

Boko Haram ta sake katse tirken lantarkin da ya hada Damaturu da Maiduguri

Date:

Rahotanni sun ce ‘yan ta’addar Boko Haram sun lalata layin Damaturu-Maiduguri mai karfin Kilovolt 330 bayan makonni uku da dawo da shi.

Wani mai sharhi kan harkokin tsaro Zagazola Makama ya bayyana hakan a wani sako da ya wallafa a shafinsa na X ranar Lahadi.

A cewarsa, ‘yan ta’addan sun tarwatsa ma’aikatun TCN da bama-bamai a safiyar ranar Lahadi.

Wannan ci gaban ya jefa Maiduguri da kewaye cikin duhu.

“Maharani sun yi amfani da bama-bamai wajen tarwatsa ginin da misalin karfe biyu na rana, inda suka mayar da Maiduguri da kewaye cikin duhu. Wannan alama ce ta maimaituwa na hare-hare masu mahimmanci daga masu tayar da kayar baya, ”in ji sakon.

Lamarin na zuwa ne makonni bayan da TCN ta maido da layin a ranar 4 ga Satumba, 2024, bayan lalata ta da ‘yan ta’adda suka yi a baya.

A halin da ake ciki, TCN ba ta yi magana a hukumance kan sabon lamarin ba har zuwa lokacin gabatar da wannan rahoto.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp