fidelitybank

Boko Haram sun tarwatsa mazauna Garuruwa a Borno

Date:

Ɗaruruwan farar-hula ne ke tserewa muhallansu a wasu garuruwan jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya, sakamakon harin da masu iƙirarin jihadi suka kai wani sansanin sojin ƙasar.

Mayakan Boko Haram sun tilasta wa sojoji ficewa daga sansanin bayan kai musu hari a karamar hukumar Marte, tare da hallaka sojoji huɗu da ƙwace makamai kafin daga bisani su ƙona sansanin.

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya ce a baya-bayan nan mayaƙan na Boko Haram sun ɗaiɗiata ɗaruruwan ƙauyuka da munanan hare-hare.

Sai dai duk da hakan hukumomi na cewa mutanen su koma muhallansu, duk da fargabar da ƙungiyoyin agaji suka yi kan cewa babu isasshen tsaron soji a wuraren.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...
X whatsapp