fidelitybank

Boko Haram sun kashe wasu tare da kona majami’a a Borno

Date:

‘Yan ta’addar Boko Haram sun kai hari a wata al’umma a jihar Borno inda suka kashe mutane biyu tare da kona wata Coci.

Rahotanni na cewa, al’ummar garin ana kiranta kauyen Bamzir da ke karkashin gundumar Wuntaku a karamar hukumar Chibok ta jihar.

Tawagar kafafen yada labarai na shugaban karamar hukumar Chibok Mustapha Madu, a cikin wata sanarwa da ta fitar, ta ce ‘yan ta’addan sun kai hari ne da misalin karfe 2:10 na safiyar ranar Lahadi, inda suka kona gidaje, lamarin da ya yi sanadin mutuwar wasu ‘yan uwa biyu mai suna Josiah Pogu Pudza, dalibin SS 2. , da Enoch Pogu Pudza, yayin da wata Esther Yohanna ta samu rauni a harsashi.

Sanarwar ta ce, ‘yan ta’addar sun yi awon gaba da kayan abinci da dabbobi, tare da kona wani dakin taro na coci da gidaje da shaguna da dama.

Mustapha ya jajantawa iyalan wadanda suka rasu, ya kuma duba dukkan gidajen da suka kone, da shaguna, da dakin taro na coci.

Lamarin ya faru ne a daidai lokacin da wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne na Lakurawa suka kashe mutane da dama a jihar Kebbi da ke Arewa maso Yamma.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp