fidelitybank

Boko Haram na amfani da jirgi mara matuƙa don kai hari – Bukarti

Date:

Masana harkokin tsaro, sun ce mayaƙan Boko Haram na amfani da jirgi mara matuƙi ne wajen tattara bayanai kan sojoji, saɓanin abin da wasu da hedikwatar tsaron ƙasar ke zargin wasu mutane da ba ƴan ƙasar bayanai.

A cewar masana irin su Barista Audu Bulama Bukarti, mai bincike kan tsaro a yankin Sahel ya ce, tsawon lokacin suna jan hakalin hukumomin tsaron ƙasar kan irin shirin da ƙungiyar Boko Haram ɗin ke yi, musamman amfani da jirgi mara matuƙi wajen kai hare-hare da tattara bayanai amma suka yi burus da hakan.

Masanan dai na bayyana hakan ne bayan wata sanarwa da hedikwatar tsaron Najeriya ta fitar tana mai danganta yawaitar hare-haren da mayaƙan Boko haram ɗin ke yi ga wasu mayaƙan waje ne ke taimaka wa Boko Haram.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp