fidelitybank

Boko Haram na amfani da jirgi mara matuƙa don kai hari – Bukarti

Date:

Masana harkokin tsaro, sun ce mayaƙan Boko Haram na amfani da jirgi mara matuƙi ne wajen tattara bayanai kan sojoji, saɓanin abin da wasu da hedikwatar tsaron ƙasar ke zargin wasu mutane da ba ƴan ƙasar bayanai.

A cewar masana irin su Barista Audu Bulama Bukarti, mai bincike kan tsaro a yankin Sahel ya ce, tsawon lokacin suna jan hakalin hukumomin tsaron ƙasar kan irin shirin da ƙungiyar Boko Haram ɗin ke yi, musamman amfani da jirgi mara matuƙi wajen kai hare-hare da tattara bayanai amma suka yi burus da hakan.

Masanan dai na bayyana hakan ne bayan wata sanarwa da hedikwatar tsaron Najeriya ta fitar tana mai danganta yawaitar hare-haren da mayaƙan Boko haram ɗin ke yi ga wasu mayaƙan waje ne ke taimaka wa Boko Haram.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp