fidelitybank

Birtaniya za ta fara tisa ƙeyar bakin da suka aikata laifi zuwa kasarsu

Date:

Birtaniya ta fitar da sabon tsarin tisa keyar duk wani bako da aka samu da aikata laifi a ƙasar zuwa ƙasarsa ta asali.

Ministar shari’ar ƙasar, Shabana Mahmood, ta ce shirin tisa ƙeyar mutum gida zai rage asarar kuɗaɗen masu biyan haraji da dala dubu 70 da ake kashewa kowanne fursuna guda a shekara.

Kafin wannan lokaci duk wani bako da ke zama a Birtaniya da aka samu da laifi, a gidan yarin ƙasar ake ɗaure shi.

Sai dai waɗanda hukuncinsu ɗaurin rai da rai ne, da waɗanda suka aikata kisa ko ta’addanci – za su cigaba da kasancewa a ɗaure a Birtaniya bisa sabon tsarin.

Kashi 12 cikin 100 na fursunonin Birtaniya baki ne, kuma gwamnati na fuskantar matsin lambar rage cunkoso a gidajen yarin ƙasar.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp