fidelitybank

Birtaniya za ta fara tisa ƙeyar bakin da suka aikata laifi zuwa kasarsu

Date:

Birtaniya ta fitar da sabon tsarin tisa keyar duk wani bako da aka samu da aikata laifi a ƙasar zuwa ƙasarsa ta asali.

Ministar shari’ar ƙasar, Shabana Mahmood, ta ce shirin tisa ƙeyar mutum gida zai rage asarar kuɗaɗen masu biyan haraji da dala dubu 70 da ake kashewa kowanne fursuna guda a shekara.

Kafin wannan lokaci duk wani bako da ke zama a Birtaniya da aka samu da laifi, a gidan yarin ƙasar ake ɗaure shi.

Sai dai waɗanda hukuncinsu ɗaurin rai da rai ne, da waɗanda suka aikata kisa ko ta’addanci – za su cigaba da kasancewa a ɗaure a Birtaniya bisa sabon tsarin.

Kashi 12 cikin 100 na fursunonin Birtaniya baki ne, kuma gwamnati na fuskantar matsin lambar rage cunkoso a gidajen yarin ƙasar.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...

A karon farko an gurfanar da Mutanen da ake zargi da kai hari Cocin Owo

Mutum biyar da ake zargi da shirya harin bam...

Peter Obi na nan a cikin jam’iyyar har yanzu – LP

Shugaban ƙungiyar Obidient Movement, Dr. Tanko Yunusa ya ce...

Yadda Mahara sun kashe mutum biyu, sun ƙona gidaje a Filato

Wasu da ake zargin mahara sun afka wa karamar...

An YI zanga-zanga a Isra’ila kan shirin Netanyahu na mamaye Gaza

Dubban mutane sun fito kan tituna a faɗin Isra'ila,...

Birtaniya za ta fara tisa ƙeyar bakin da suka aikata laifi zuwa kasarsu

Birtaniya ta fitar da sabon tsarin tisa keyar duk...

NDLEA ta kama Fasto kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Gwamnoni sun mika sakon ta’azziya ga iyalan Audu Ogbeh

Shugaban ƙungiyar gwamnonin arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu...

Duk wahala sai dai mu mutu a Gaza – Fatma

Wata mai mai ƴaƴa tara ta ce, duk runtsi...

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...
X whatsapp