fidelitybank

Birtaniya ta kori jami’in ta bayan ya nemi Isra’ila ta tsagaita wuta a zirin Gaza

Date:

Gwamnatin Birtaniya ta kori wani mai taimaka mata bayan ya nemi a tsagaita wuta a yaƙin da Isra’ila take yi a Zirin Gaza.

Fadar Downing Street ta ce Paul Bristow ya yi kalaman da “suka saɓa da aƙidar al’umma”.

Cikin wasiƙar da ya rubuta wa firaministan Birtaniya, Mista Bristow ya ce “tsagaita wuta mai ɗorewa” za ta ceto rayuka kuma ta ba da damar kai kayan agaji ga waɗanda suke buƙatarsa.

Gwamnatin ta Birtaniya na goyon “tsahirtawa saboda ayyukan jin-ƙai” amma ban da tsagaita wuta.

Yayin da yake amsa tambayoyin manema labarai a makon da ya gabata, Firaminista Rishi Sunak ya ce “tsahirtawa saboda ayyukan jin-ƙai” za ta ba da damar shigar da agaji Gaza amma ya yi watsi da tsagaita wuta, yana cewa Isra’ila na da ‘yancin kare kanta.

Mista Bristow ɗan majalisar jam’iyyar Conservative ne daga mazaɓar Peterborough kuma mataimaki ne na musamman ga sakataren kimiyya da fasaha na Birtaniya.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp