fidelitybank

Birtaniya ta janye Jakadanta daga Lebanon

Date:

Birtaniya ta janye wasu daga cikin ma’aikatan ofishin jakadancinta da ke Lebanon na wani ɗan lokaci da ‘yan uwansu sakamakon tashe-tashen hankula a yankin.

Ma’aikatar harkokin wajen ƙasar ta yi nuni da halin da ake ciki a yanzu a matsayin dalilin da ya sa aka dauki matakin.

Matakin na zuwa ne a dai dai lokacin da rikicin kan iyaka ya barke tsakanin kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon da sojojin Isra’ila a cikin ‘yan makonnin nan.

Kafofin yaɗa labaran kasar Labanon sun rawaito cewa wani harin da Isra’ila ta kai a kudancin kasar ya yi sanadin mutuwar yara uku da kakarsu.

A martanin da kakakin sojin Isra’ila Daniel Hagari ya mayar, ya bayyana cewa an ɗauki wannan matakin ne biyo bayan harba makami mai linzami wanda ya yi sanadin mutuwar wani dan kasar Isra’ila

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp