fidelitybank

Birtaniya da Ireland ne za su karɓi baƙwancin gasar nahiyar Turai na 2028 – UEFA

Date:

A ranar Talata ne kwamitin zartarwa na hukumar ƙwallon ƙafa ta nahiyar Turai UEFA, ya tabbatar da cewa kasashen Ingila da Scotland da Ireland ta Arewa da Jamhuriyar Ireland da kuma Wales za su karbi bakuncin gasar EURO 2028.

Har ila yau, za a gudanar da gasar EURO 2032 a Italiya da Turkiyya.

An gudanar da bikin bayar da sanarwar ne a hedikwatar hukumar ta UEFA da ke birnin Nyon na kasar Switzerland.

Koyaya, bisa ga wani sakon da UEFA ta buga akan hannunta na X ranar Talata, “wuraren da aka gabatar sun hada da Belfast, Birmingham, Cardiff, Dublin, Glasgow, Liverpool, London (x2) Manchester da Newcastle.”

A halin yanzu, Jamus za ta karbi bakuncin EURO 2024.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp