fidelitybank

Birtaniya da Faransa sun yi barazanar ɗaukar mataki kan Isra’ila

Date:

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya soki shugabannin Faransa da Birtaniya da Canada, bayan sun nemi ya kawo ƙarshen sabbin hare-haren da sojijinsa suka sabunta a Gaza.

Idan kuma ba haka ba, shugabannin uku sun yi barazanar ɗaukan ƙwaƙwaran matakai muddin Isra’ila ta cigaba da nuna kunnen kashi da ƙin ɗage takunkuman hana shigar da kayan agaji Gaza.

Netanyahu ya ce waɗannan kalamai na su tamkar nuna goyon-baya ne ga Hamas.

A jiya Litinnin ne Isra’ila ta sassauta haramcin shigar da kayayyaki a Gaza, sai dai Majalisar Ɗinkin Duniya na cewa hakan da tayi bai wadatar ba.

Ana dai cigaba da luguden bama-bamai babu kakautawa a sassan Gaza.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp