fidelitybank

Birnin Gwari: ‘Yan bindiga sun kashe mutum 7 tare da tafiya da mutane 57

Date:

‘Yan bindiga sun kai hare-hare a karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna, sun kashe akalla mutane bakwai, sannan suka yi awon gaba da mutane 57.

Rahotanni sun ce, maharan sun farmaki wata mota a Kuriga, hanyar titin Birnin Gwari zuwa Kaduna a ranar Asabar, 26 ga watan Fabrairu.

Jaridar The Cable ta rawaito cewa, wani dalibin makarantar sakandare ta kimiya da ke Birnin Gwari ya tsere da rauni daga harbin bindiga.

Shugaban kungiyar Birnin Gwari Vanguard for Security and Good Governance, Ibrahim Nagwari, a cikin wani jawabi a ranar Asabar, ya bayyana cewa, maharan sun kuma farmaki mazauna a Unguwar Bula, Unguwar Dafillo da Ijinga a karamar hukumar Randagi.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp