fidelitybank

Bincike ya gano ana lalata madarar yara a Najeriya da Indiya da kuma Amurka

Date:

Wani sabon bincike ya gano cewa, kamfanoni na ci gaba da iƙirari game da sinadaran gina jikin da ke cikin madarar jarirai duk da ƙa’idojin da aka gindaya na daƙile yadda ake tallata su.

Masana kimiyya daga Kwalejin Imperial a London, sun duba yadda ake tallata madarar jariran a ƙasashe 15 da suka haɗa da Najeriya da Indiya da kuma Amurka.

Masu binciken sun gano cewa akasarin kamfanonin ba sa bayar da hujja bisa bincike na kimiyya game da alfanun da ke tattare da sinadaran da suke cewa madarar jariran na ɗauke da su.

Karanta Wannan: Asibitin Aminu Kano ya yi tir da likitan da ya yi sakaci da lafiyar jariri

Ƙwararrun sun yi kira a ƙara sa ido a kuma samar da tsari mai kyau wajen samar da madarar da kuma tallata ta. In ji BBC.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...
X whatsapp