fidelitybank

Bincike: Allurar rigakafin Corona miliyan 1 sun lalace a Najeriya

Date:

Binciken ya kuma gano cewa wuraren da aka ajiye rigakafin da kuma karancinsa, da kasancewar an kawo shi Najeriya ya na dab da daina aiki, sun taka muhimmiyar rawa wajen lalacewarsa kafin yin amfanin.

Najeriya dai na da mutane sama da miliyan 200, amma kasa da kaso hudu cikin 100 ne aka yi musu rigakafin cutar, kamar yadda Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta tabbatar.

A cewar binciken, kamfanin AstraZeneca ne ya sarrafa rigakafin, kuma an kawo shi ne daga Turai, ta hanyar tallafin da hadakar kasahe ke ba wa kasashe masu karamin karfi.

Wata majiya ta shaida cewa wasu daga cikin rigakafin an kawo su ne mako hudu zuwa shida kafin lokacin lalacewarsu, kuma ba za a iya amfani da su kafin lokacin ba. A cewar Aminiya.

Majiyar ta kara da cewa har yanzu dai ana ci gaba da kidaya lalatattun rigakafin, kafin a fitar da hakikanin adadinu nan gaba.

Kakakin Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta Kasa, (NPHCDA), ya ce har yanzu hukumar na ci gaba da tattara alkaluman rigakafin da aka shigo da su da wanda aka yi amfani da su kafin ta fitar da alkaluma a nan gaba kadan.

WHO dai ta tabbatar da lalacewar rigakafin, amma ba ta bayar da cikakkun alkaluman hakan ba.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp