fidelitybank

Bincike: Allurar rigakafin Corona miliyan 1 sun lalace a Najeriya

Date:

Binciken ya kuma gano cewa wuraren da aka ajiye rigakafin da kuma karancinsa, da kasancewar an kawo shi Najeriya ya na dab da daina aiki, sun taka muhimmiyar rawa wajen lalacewarsa kafin yin amfanin.

Najeriya dai na da mutane sama da miliyan 200, amma kasa da kaso hudu cikin 100 ne aka yi musu rigakafin cutar, kamar yadda Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta tabbatar.

A cewar binciken, kamfanin AstraZeneca ne ya sarrafa rigakafin, kuma an kawo shi ne daga Turai, ta hanyar tallafin da hadakar kasahe ke ba wa kasashe masu karamin karfi.

Wata majiya ta shaida cewa wasu daga cikin rigakafin an kawo su ne mako hudu zuwa shida kafin lokacin lalacewarsu, kuma ba za a iya amfani da su kafin lokacin ba. A cewar Aminiya.

Majiyar ta kara da cewa har yanzu dai ana ci gaba da kidaya lalatattun rigakafin, kafin a fitar da hakikanin adadinu nan gaba.

Kakakin Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta Kasa, (NPHCDA), ya ce har yanzu hukumar na ci gaba da tattara alkaluman rigakafin da aka shigo da su da wanda aka yi amfani da su kafin ta fitar da alkaluma a nan gaba kadan.

WHO dai ta tabbatar da lalacewar rigakafin, amma ba ta bayar da cikakkun alkaluman hakan ba.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...
X whatsapp