fidelitybank

Biden ya yi tir da Rasha a kan harin tashar jirgin ƙasa

Date:

Shugaban ƙasar Amurka, Joe Biden ya jagoranci suka da Allah-wadaran da kasashen duniya ke yi kan harin makami mai linzamin da aka kai kan wata tashar jirgin kasa a gabashin Ukraine, harin da ya hallaka farar hula sama da hamsin.

Wannan dai na zuwa ne, yayin da jami’an kasashen Yamma ke cewa, Rasha ta sake tsarin shugabacin sojinta a Ukraine, inda ta sanya wani janar a wanda ya jagoranci dakarun Rasha a yakin Syria, a kan shugabancin.

Shugaba Biden ya bi sahun masu zargi da sukar Rasha da kai harin cewa, ta kai wannan mummunan hari ne na tsabagen mugunta, a lokacin da ta harba makami mai linzamin kan tashar jirgin kasan a Gabashin Ukraine, a lokacin da take makare da fararen hula, inda ta kashe mutane akalla hamsin.

Wadanda harin ya rutsa da su a tashar wadda a lokacin dandazon mutanen ya kai dubu hudu, yawancinsu mata ne da kananan yara da tsofaffi, wadanda ke shirin tserewa daga tsammanin zuwan dakarun Rasha da ke durfafar yankin Gabashin Donbas.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp