fidelitybank

Biden ya yi tir da Rasha a kan harin tashar jirgin ƙasa

Date:

Shugaban ƙasar Amurka, Joe Biden ya jagoranci suka da Allah-wadaran da kasashen duniya ke yi kan harin makami mai linzamin da aka kai kan wata tashar jirgin kasa a gabashin Ukraine, harin da ya hallaka farar hula sama da hamsin.

Wannan dai na zuwa ne, yayin da jami’an kasashen Yamma ke cewa, Rasha ta sake tsarin shugabacin sojinta a Ukraine, inda ta sanya wani janar a wanda ya jagoranci dakarun Rasha a yakin Syria, a kan shugabancin.

Shugaba Biden ya bi sahun masu zargi da sukar Rasha da kai harin cewa, ta kai wannan mummunan hari ne na tsabagen mugunta, a lokacin da ta harba makami mai linzamin kan tashar jirgin kasan a Gabashin Ukraine, a lokacin da take makare da fararen hula, inda ta kashe mutane akalla hamsin.

Wadanda harin ya rutsa da su a tashar wadda a lokacin dandazon mutanen ya kai dubu hudu, yawancinsu mata ne da kananan yara da tsofaffi, wadanda ke shirin tserewa daga tsammanin zuwan dakarun Rasha da ke durfafar yankin Gabashin Donbas.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...
X whatsapp