fidelitybank

Biden ya lashe zaben fidda gwani a South Carolina

Date:

Shugaban Amurka Joe Biden ya samu gagarumar nasara a zaɓen fitar da gwani na jam’iyyar Democrat a jihar South Carolina.

Yayin da aka kirga kusan duka ƙuri’un da aka kaɗa a zaɓen na ranar Asabar, mista biden ya samu ƙuri’un duka wakilai 55, kamar yadda kafar yaɗa labaran CBS ta Amurka ta bayyana.

Wannan shi ne zaɓen fitar da gwanin jam’iyyar Democrat na farko, gabanin zaɓen shugaban ƙasar da za a yi cikin wannan shekara.

Mista Biden – wanda ba ya fuskantar hamayya mai yawa a cikin jam’iyyarsa – ya yi alƙawarin kayar da tsohon ƙasar, Donald Trump na jam’iyyar Republican.

Shugaban ya tuna yadda masu kaɗa kuri’a a South Carolina suka “taimaki takararsa” a yakin neman zaɓensa na 2020. Ya kuma ce “ba shi da shakku” za su dora shi kan hanyar lashe zaɓen shugaban ƙasa a 2024.

Mista Biden ya bai wa sauran abokan takararsa ‘yan dimokrats, Marianne Williamson da Dean Phillips tazara mai yawan gaske, inda alƙaluman farko nuna cewa sun samu kashi biyu na ƙuri’un.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp