fidelitybank

Biden ya kai ziyara iyakar Mexico a karon farko

Date:

Shugaba Joe Biden na Amurka ya kai wata ƙwarya-ƙwaryar ziyara zuwa iyakar ƙasar da Mexico a wani yunƙuri na daƙile sukar da ake yi wa tsare-tsarensa kan baƙin da ke shiga ƙasar.

Ita ce ziyararsa ta farko zuwa kan iyakar tun bayan da ya hau kan karaga shekaru biyu da suka gabata.

Mista Biden ya leka wata mashiga mai cike da cunkoson jama’a a birnin El Paso da ke Texas inda ya yi tafiya ta jikin shingen ƙarfen da ya raba ƙasashen biyu.

Ƴan jam’iyyar Republicans sun ce Mista Biden bai taka wata rawar a zo a gani ba wajen daƙile kwararar baƙi ta haramtacciyar hanya a Amurka.

Gwamnan Texas, Greg Abbott ya zarge shi da haifar da hargitsi. Yanzu dai mista Biden ya tafi Mexico domin halartar wani taron shugabannin ƙasashen Amurka ta Arewa.

Gwamnan Texas ke cewa ya kamata Biden yatashi haiƙanwajen ɗaukan mataki cikin gaggawa tare da mayar wa Texas kuɗaɗen da ta kashe amma samar da kayan aikin da suka kamata domin gwamnatin tarayya ta aiwatar da ayyukan da suka rataya a wuyanta.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp