fidelitybank

Biden ya gana da shugaban Netanyahu da Abbas a kan rikicin Gaza

Date:

Shugaba Joe Biden ya tattauna ta wayar tarho tare da firaiministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, da kuma shugaban Falasdinawa, Mahmoud Abbas.

Mista Biden ya bukaci Isra’ila da ta samar da kariya ga Falasdinawa fararen hula.

shugaban na Amurka ya kuma bukaci Mista Abbas da ya fito ya yi Alla-wadai da abin da Hamas ke yi.

Nan gaba a yau ne kuma sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken, zai kai ziyara Masar, a wani ɓangare na rangadin da yake yi a ƙasashen Larabawa da nufin kare bazuwar rikicin.

Mista Blinken ya mayar da hankali sosai da sosai a kan halin da jama’a ke ciki a Gaza a yayin da ya nuna damuwa a kan yadda rikicin ya rincaÉ“e.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp