fidelitybank

Biden na ci gaba da shan suka sai ya janye daga takara

Date:

Wani dan jam’iyyar Democrat a majalisar dokokin Amurka ya ce shugaba Joe Biden ya kasa shaida shi, lokacin da suka hadu a wajen wani taro a watan Yuni, duk da doguwar abotar da ke tsakaninsu.

A wani ra’ayi da ya rubuta a jaridar Boston Globe, Seth Moulton, daga jihar Massachusetts ya jaddada kiran da ya yi wa shugaban a farkon wannan watan cewa ya hakura da sake neman shugabancin kasar saboda yadda shekarunsa suka tura.

Akalla ‘yan jam’iyyar Democrat 30 ne a Majalisa suka bi sahun wannan kira.

Sai dai Mista Biden ya dage cewa shi ne dan takarar da ya fi dacewa ya kayar da Donald Trump.

Ya kuma sanar da aniyarsa ta ci gaba da yaƙin neman zaɓe a mako mai zuwa.

A halin da ake ciki, JD Vance dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar Republican ya ce idan har shugaban kasar ba shi da koshin lafiyar sake tsayawa takara, to bai kamata ma ya ci gaba da

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp