fidelitybank

Biden na ci gaba da shan jinjina bayan ya janye daga takararsa

Date:

Shugabanni da manyan ‘yan siyasa na duniya na jinjina wa shugaban Amurka Joe Biden bayan yanke shawarar janyewa daga takarar shugaban kasa.

Shugaban Isra’ila, Isaac Herzog, ya kira Mr Biden “abokin gaske ga al’ummar Yahudawa”, inda ministan tsaron Isra’ila Yoav Gallant ya rubuta a X cewa tsayin daka da goyon bayan da ya bayar a yakin da ake yi a Gaza ya kasance abun a yaba.

Firaiministan Australiya Anthony Albanese ya ce Mista Biden ya kasance “aboki na gaske ga Australia”.

Tun da farko, shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky ya nuna jin dadinsa ga abin da ya kira goyon bayan da Mr Biden ke ba wa yakin da Ukraine ke yi da mamayar Rasha.

Ita kuwa fadar mulki ta Kremlin ta Rashar, cewa kawai ta yi, tana bibiyar lamarin.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp