fidelitybank

Biden da Trump ku haƙura da takarar shugaban ƙasa – Romney

Date:

Sanatan Amurka kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Mitt Romney, ya yi kira ga Donald Trump da Joe Biden da su haƙura da takara a shekarar 2024 don bai wai sabbin ‘yan siyasa dama.

Ya bayyana hakan ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai kan shirinsa na yin ritaya.

Ya ce ya ɗauki matakin ƙin sake tsayawa takara a shekarar 2024 saboda lokaci ya yi da za a bai wa sabbin jini “damar zama shugabanni.”

Mista Romney, mai shekaru 76, ya shafe shekara 20 a harkokin siyasar Amurka, ciki har da gwamnan Massachusetts.

A cikin ‘yan shekarun nan, fitaccen ɗan jam’iyyar Republican ɗin ya zama mai sukar Biden da Trump.

Zai ci gaba da rike mukaminsa har zuwa ƙarshen wa’adinsa na majalisar dattawa a watan Janairun 2025.

A cikin wani bidiyo da Romney ke bayyana zaɓin nasa na ƙin sake tsayawa takara, wanda aka wallafa a shafukan sada zumunta a ranar Laraba da yamma, ya nuna cewa shekaru sun taka rawa wajen yanke shawararsa. In ji BBC.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp