fidelitybank

Biafra: A sakar mana mutanen mu 983 – Ohanaeze Ndigbo

Date:

Kungiyar al’adun gargajiya ta Ohanaeze Ndigbo ta ce, akalla masu fafutukar kafa kasar Biafra 983 ne ke tsare a gidajen gyaran hali daban-daban a kasar nan.

Kungiyar ta bayyana cewa, daga cikin adadin, fursunonin ‘yan kabilar Igbo 182 galibi matasa da mata ne a halin yanzu, suna cikin mawuyacin hali a cibiyar gyaran hali ta Fatakwal kan jiran shari’a kan batun neman kafa kasar Biafra tsakanin shekarar 2016 zuwa 2021.

Mazi Okechukwu Isiguzoro, Sakatare Janar na kungiyar Ohanaeze Ndigbo ta Duniya, a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai jiya, ya bayyana cewa ,“ya zama wajibi mu fadakar da gwamnatin tarayya, domin tabbatar da cewa, duk wani abu da Nnamdi Kanu ya fito na amfani da shi dole ne a mika wa wadannan matasa wadanda laifinsu kawai sanye da kayan Biafra ne. da katin shaida, ko mene ne, wannan shi ne karo na farko da muke magana a madadinsu, kuma sun cancanci a yi musu afuwa kamar Nnamdi Kanu.”

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp