fidelitybank

BBC ta rufe bangaren rediyon Larabci bayan shekaru 85

Date:

A wani bangare na mayar da hankali kan ayyukan da suke gudana a intanet da kuma tsuke bakin aljihu, BBC ta rufe gidan radiyonta na bangaren Larabci wanda yake shekara 85 yana gudamar da ayyukansa.

A watan Satumbar 2022 ne BBC ta ayyana sashen Larabci cikin sashenta 10 da za ta rufe, tare da na China da na Indiya da kuma na Fasha.

BBC ta rufe ayyuka 100 tun daga babban sashenta na duniya baki daya da ke Birtaniya, ta kuma É—auki matakin ne domin rage kashe-kashen kuÉ—aÉ—enta saboda Gwamnatin Burtaniya ta ce za ta rage ba ta kudaden gudanarwa.

Wannan lamari zai shafi aÆ™alla ayyuka 382, yayin da ma’aikatar ke Æ™ara karkata wajen koma aiki a intanent kuma take yunkurin toshe giÉ“in da take da shi na dalar Amurka miliyan 35.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan Æ´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp