fidelitybank

Baƙuwar cuta ta kashe mutane 13 a Zamfara

Date:

Adadin mutane da suka mutu sakamakon wata baƙuwar cuta da ta fi shafar yara da mata, a wasu yankuna na jihar Zamfara ya ƙaru zuwa 13.

Bincike daga majiyoyin asibitoci da na gwamnati ya nuna cewa an samu mutum 505 da suka kamu da cutar a sassan ƙananan hukumomin Maradun da Shinkafi da Gusau.

Sannan wani binciken, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito, ya nuna cewa cutar ta bazu zuwa ƙananan hukumomin Isa da Zurmi a jihohin Sokoto da Zamfara.

An gano cewa an fara gano cutara ƙauyen Tsibiri a ƙamarar hukumar Maradun cikin watan Fabarairun wannan shekarar.

Wata majiya ta tabbatar cewa zuwa ranar Lahadi 12 ga watan Mayun 2024, mutum huɗu sun mutu, sai 228 da suka kamu da cutar da kuma marasa lafiya 10 da suke samun kulawa a cibiyar daƙile yaɗuwar cututtuka ta Shehu Shagari a Gusau.

Haka nan, a ƙaramar hukumar Shinkafi, an gano cutar a ƙauyen Galadi a Afrilu sakamakon matsanancin ciwon ciki da zazzaɓi.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp