fidelitybank

Bazoum ya bayyana a karo na tun bayan hambarar da shi

Date:

Tun bayan juyin mulkin da sojoji suka yi wa Mohamed Bazoum ranar Laraba 26 ga watan Yulin 2023, an ga hamɓararren shugaban tare da Mahamat Idris Deby, shugaban Chadi.

Mahamat Deby ya je Niamey ne a ƙoƙarinsa na shiga tsakanin masu juyin mulkin da kuma ƙungiyar raya tattalin arziƙin Afirka ta Yamma (Ecowas) wadda ta ba wa sojojin Nijar wa’adin kwana bakwai su mayar da Bazoum kan karagar mulki.

Dakarun tsaron fadar shugaban ƙasa ne suka yi wa Bazoum juyin mulki tare da tsare shi a wani sashe na fadar shugaban ƙasar ta Nijar.

Tun daga ranar, ba a ga hamɓararren shugaban a bainar jama’a ba, don haka ba a san taƙamaimai halin da yake ciki ba.

Ƙasashen Yamma da ƙungiyoyin ƙasashe kamar Majalisar Ɗinkin Duniya da Ecowas da Amurka da Faransa har ma da Rasha sun yi ta kira ga sojojin da suka yi juyin mulki a kan su saki Bazoum tare da iyalansa.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp