fidelitybank

Bazawara ta shiga hannun NDLEA yayin da take kokarin zuwa Saudiyya

Date:

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta NDLEA, ta ce, ta kama wata bazawara da ta yi niyyar zuwa Saudiyya da hodar ibilis a cikin wasu takalma a filin jirgin sama na Legas.

A wani saƙo da hukumar ta fitar a shafinta na Tuwita ta ce ta kuma ƙwace hodar ibilis da nauyinta ya kai kilogiram 5.6kg da wasu ƙwayoyin da aka yi niyyar safararsu zuwa ƙasashen Australiya da Cyprus a filin jirgin maƙare cikin wasu saiwoyin doya.

An kama bazawarar mai suna Ajisegiri Kehinde Sidika mai shekara 56 a filin jirgin saman birnin Legas a lokacin da take ƙoƙarin hawa jirgi zuwa Saudiyya da hodar ibilis da nauyinta ya kai giram 400 naɗe a cikin takalma.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp