fidelitybank

Bayern Munich ta sayi dan wasan bayan Netherlands De Ligt

Date:

Bayern Munich ta sayi dan wasan baya na kasar Netherlands, Matthijs de Ligt daga Juventus kan kwantiragin shekaru biyar akan kudi Yuro miliyan 77 kwatankwacin Fam miliyan 65.6.

De Ligt ya koma Juventus ne daga Ajax kan kwantiragin shekaru biyar a watan Yulin 2019 kuma ya shafe kakar wasanni uku tare da zakarun Seria A sau 36.

Dan wasan mai shekaru 22 ya lashe kofin Seria A daya da Coppa Italia daya a wasanni 117 da ya buga a Turin.

“Na yi matukar farin ciki da zama dan wasa a wannan babban kulob,” in ji De Ligt.

“FC Bayern na daya daga cikin kungiyoyin da suka yi nasara a Jamus, daya daga cikin kungiyoyin da suka yi nasara a Turai da kuma a duniya.”

“Na ji godiya ta gaske daga mahukuntan wasanni, kociyan kungiyar da kuma hukumar tun da farko, wanda ya gamsar da ni. A kan haka, kulob ne mai hazaka mai tafiyar da harkokin wasanni da manyan buri.

“Na yi matukar farin ciki da cewa yanzu na shiga cikin labarin FC Bayern.”

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp