fidelitybank

Bayern Munich ta ɗauki ɗan wasan Leipzig Liamer

Date:

Konrad Laimer ya koma Bayern Munich, kan yarjejeniyar da za ta ƙare a ranar 30 ga watan Yunin 2027.

Mai shekara 26, da ke taka leda daga tsakiya ya bar RB Leipzig, bayan da kwantiraginsa ta ƙare a ƙarshen kakar nan a ƙungiyar da ta lashe DFB Cup na bana.

Laimer ya fara tamaula a matashin ɗan kwallo a Red Bull Salzburg, wadda ya fara yi wa wasa cikin Satumbar 2014.

A can Salzburg, ya lashe kofin babbar gasar Austrian da wasu ƙarin kofi uku kafin daga baya ya koma Leipzig kafin a fara kakar 2017.

Laimer ya fara buga wa tawagar Austria tamaula a cikin Satumbar 2019, kawo yanzu ya yi mata karawa 26 da cin kwallo biyu a raga.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp