fidelitybank

Bayan taron APC a Kano mutane 7 sun mutu a hatsarin mota

Date:

Mutane 7 daga Kwanar Dangora da ke karamar hukumar Kiru a jihar Kano, sun mutu a wani hatsarin mota da ya rutsa da su a kan hanyar Kano zuwa Zariya bayan taron gangamin jam’iyyar APC.

Hatsarin kamar yadda wata majiya ta bayyana, ya afku ne da misalin karfe 6 na yamma, lokacin da motar da wadanda abin ya shafa ke ciki ta yi karo da wata tankar mai.

Majiyar ta bayyana cewa mutane biyar ne suka mutu nan take yayin da wasu biyu kuma aka bayyana sun mutu a asibitin Murtala Muhammed.

ĈŠan takarar gwamnan ya shiga jimame na mutuwar Kodinetansa a wani hatsari

Ya kara da cewa, “Bayan sun yi karo ne sai motar dakon tankar ta fice daga motar ta murkushe motar Golf a shingen da ke kan hanyar.”

Ya ce wadanda hadarin ya rutsa da su, sun hada da Bala Kariya, Barau Kariya, Hamza Huntu, Danladi Gidan Algaita, Musbahu Gidan Diraman, Yakubu Gidan Diraman da Lawan Gidan Diraman.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin Ĉ™asa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ĉ³ansanda

Kwamishinan Ĉ´ansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa Ĉ™uri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ĈŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

AĈ™alla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aĈ™alla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp