fidelitybank

Bayan taron APC a Kano mutane 7 sun mutu a hatsarin mota

Date:

Mutane 7 daga Kwanar Dangora da ke karamar hukumar Kiru a jihar Kano, sun mutu a wani hatsarin mota da ya rutsa da su a kan hanyar Kano zuwa Zariya bayan taron gangamin jam’iyyar APC.

Hatsarin kamar yadda wata majiya ta bayyana, ya afku ne da misalin karfe 6 na yamma, lokacin da motar da wadanda abin ya shafa ke ciki ta yi karo da wata tankar mai.

Majiyar ta bayyana cewa mutane biyar ne suka mutu nan take yayin da wasu biyu kuma aka bayyana sun mutu a asibitin Murtala Muhammed.

ĈŠan takarar gwamnan ya shiga jimame na mutuwar Kodinetansa a wani hatsari

Ya kara da cewa, “Bayan sun yi karo ne sai motar dakon tankar ta fice daga motar ta murkushe motar Golf a shingen da ke kan hanyar.”

Ya ce wadanda hadarin ya rutsa da su, sun hada da Bala Kariya, Barau Kariya, Hamza Huntu, Danladi Gidan Algaita, Musbahu Gidan Diraman, Yakubu Gidan Diraman da Lawan Gidan Diraman.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ĈŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun ShariÊĵar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban Ĉ™asa, Mohammed Namadi Sambo, ya Ĉ™aryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaĈ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Ĉ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaĈ™i...

Najeriya za ta kwashe Ĉ´an Ĉ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a Ĉ™asarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ĉ´an Ĉ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp