fidelitybank

Bayan shan kayi a zaben gwamna Nnamani ya fice daga PDP

Date:

Dan majalisar tarayya mai wakiltar Enugu ta Gabas, Chimaroke Nnamani ya fice daga jam’iyyar PDP.

Wannan dai na zuwa ne sa’o’i kadan bayan da tsohon gwamnan na Enugu ya sha kaye a takarar sanata a hannun dan takarar jam’iyyar Labour, Kevin Chukwu

A cewar hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, dan takarar jam’iyyar LP ya samu nasarar lashe kujerar ne bayan ya samu kuri’u 69,136 inda ya doke Nnamani wanda ya samu kuri’u 48,701.

Jaridar DAILY POST ta ruwaito cewa an gudanar da zaben ne a ranar Asabar, biyo bayan kisan da aka yi wa tsohon dan jam’iyyar LP, Oyibo Chukwu, kwanaki kadan gabanin zaben na ranar 25 ga watan Fabrairu.

Da yake mayar da martani kan sakamakon zaben, Nnamani, a wata sanarwa da ya sanyawa hannu a ranar Litinin da ta gabata, ya bayyana hakan ne bayan tattaunawa da mukarrabansa da wadanda suka zabe shi.

Ya yanke shawarar ficewa daga jam’iyyar ne saboda rashin jituwa da shugabannin jam’iyyar PDP na kasa.

Nnamani ya kuma tabbatar da saninsa da zababben shugaban kasa Bola Tinubu tare da alkawarin ci gaba da hada kai da shi.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp