fidelitybank

Bayan dundu da Liverpool ta yi wa Manchester yanzu haka sun dawo daukar horo

Date:

A ranar Litinin ne ‘yan wasan Manchester United sun dawo daukar horo da misalin karfe 9 na safe bayan da suka sha kashi a hannun Liverpool da ci 7-0.

An ce koci Erik ten Hag ya isa filin atisayen sa’o’i biyu kafin ‘yan wasan.

Majiyoyin United sun ce zai tattauna da ‘yan wasan Man United sakamakon rashin nasara mafi muni da kungiyar ta yi a shekaru 91 a Anfield.

An tambayi Ten Hag yayin taron manema labarai na bayan wasan ko ’yan wasan sun yi yunkurin bayyana ra’ayinsu, sai ya amsa da cewa: “A’a, ban ba su dama ba sai yanzu.

“Dole ne mu yi magana a kan hakan, na ba da ra’ayi na ne kawai kuma gobe za mu yi magana game da hakan. Na san wannan tawagar za ta sake farawa kuma dole ne mu koma baya kuma mun nuna a baya za mu iya. “

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp