fidelitybank

Batun da ya sanya muka tsinduma yajin aikin wata guda – ASUU

Date:

Kungiyar makaman jami’o’i ta kasa ASUU ta sanar da tsunduma yajin aiki, bayan da kungiyar ta zauna zaman tattaunawa kan samar da masalaha.

Ya zuwa yanzu, gwamnati ta gagara cika alkawuran da ta dauka tsakaninta da ASUU, lamarin da bai yi wa kungiyar dadi ba.

Kungiyar ta sanar da dalibai da iyaye da daukacin al’umma abin da ke tsakaninta da gwamnatin Najeriya.

Punch ta rawaito cewa, a wani taron manema labarai da shugaban kungiyar, Farfesa Emmanuel Osodeke ya hada, inda ya yi jawabi kan batun a ranar Litinin 14 ga watan Fabrairu.

Osodeke ya bayyana cewa, a ranakun 13 da 14 ga watan Nuwamba, Shugaban ASUU, ya koka da cewa duk da ganawar da ya yi da Ministan Kwadago da Aiki, Dr. Chris Ngige, a ranar 14 ga Oktoba, 2021, kan batutuwan da kungiyar ke bore akai, gwamnati ta yi shuru. Bayan wannan barazanar, karamin ministan ilimi, Emeka Nwajiuba, ya yi alkawarin cewa za a biyawa kungiyar bukatunta. Makonni kadan, ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta shirya yi, domin an biya malaman jami’o’in tarayya alawus na Naira biliyan 22.1. Shugaba Buhari ya gana da shugabanni, ciki har da na addinai kan lamarin da ya shafi yarjejeniyar gwamnati da ASUU ta 2009.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp