fidelitybank

Basaraken Ondo ya shaƙi iskar ƴanci

Date:

Bayanan da aka samu daga ƴan’uwa sun ce an sako Oba Clement Omoola Jimoh ne jiya Laraba, inda aka kai shi asibiti domin duba lafiyarsa.

A makon da ya gabata ne aka sace basaraken, inda ya kwashe mako guda a hannun masu garkuwa da mutane.

Lamarin ya faru ne a lokacin da ƴan bindigan suka kutsa fadarsa da ke ƙaramar hukuma Akoko ta Yamma a ranar Alhamis ɗin makon jiya, inda suka ɗauke shi zuwa wani wuri na daban.

Daga baya ƴan bindigan sun buƙaci a biya maƙudan kuɗaɗe domin sako shi, sai dai an sulhunta a kan ƙasa da abin da suka buƙata, amma duk da haka ba a fayyace ko sai da aka biya kuɗin fansar kafin sako basaraken ba.

Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan Najeriya a jihar ta Ondo, SP Funmilayo Danlami ta tabbatar da lamarin a wata tattaunawa da kafar talabijin ta Channels.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp