fidelitybank

Basaraken Ondo ya shaƙi iskar ƴanci

Date:

Bayanan da aka samu daga ƴan’uwa sun ce an sako Oba Clement Omoola Jimoh ne jiya Laraba, inda aka kai shi asibiti domin duba lafiyarsa.

A makon da ya gabata ne aka sace basaraken, inda ya kwashe mako guda a hannun masu garkuwa da mutane.

Lamarin ya faru ne a lokacin da ƴan bindigan suka kutsa fadarsa da ke ƙaramar hukuma Akoko ta Yamma a ranar Alhamis ɗin makon jiya, inda suka ɗauke shi zuwa wani wuri na daban.

Daga baya ƴan bindigan sun buƙaci a biya maƙudan kuɗaɗe domin sako shi, sai dai an sulhunta a kan ƙasa da abin da suka buƙata, amma duk da haka ba a fayyace ko sai da aka biya kuɗin fansar kafin sako basaraken ba.

Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan Najeriya a jihar ta Ondo, SP Funmilayo Danlami ta tabbatar da lamarin a wata tattaunawa da kafar talabijin ta Channels.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp