fidelitybank

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Date:

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da Barrister Sa’idu Yahaya, a matsayin sabon shugaban hukumar karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC).

An gudanar da rantsuwar a fadar gwamnatin jihar, karkashin jagorancin kwamishinan shari’a na Kano, Barrister Haruna Isa Dederi.

Tun da farko, gwamnan ya tura sunan Yahaya zuwa majalisar dokokin jihar domin tantancewa da tabbatar da shi akan muƙamin.

Yahaya ƙwararren masani ne a fannin yaki da cin hanci, wanda ya shafe fiye da shekaru 18 yana aiki a hukumar ICPC inda ya kware wajen bincike da gano kadarorin da aka mallaka ta hanyar rashawa.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp