fidelitybank

Barnar da Rasha ta yi a Ukraine ya wuce tunanin mutum – Kungiyar bayar da Agaji

Date:

Kungiyar agaji ta Red Cross ta ce irin barnar da aka yi sakamakon mamayar Rasha a Ukraine ta wuce duk wani tunani da ake dashi.

A cikin wata sanarwa d ata fitar saboda cika kwana dari da fara yakin Ukraine, babban daraktan kungiyar Robert Mardini, ya ce zai yi wuya a ce an zuzuta lamarin musamman, wajen fadan yawan fararen hular da aka kashe ko aka jikkata.

Ya ce an yi asarar rayuka, sannan an dai daita iyalai, an lalata gidaje da makarantu da ma asibitoci.

Irin asarar da aka tafka a Ukraine babu dadin ji balle gani, ‘yan kasar miliyan 14 sun bar gidajensu, sannan toshe tashar ruwan black sea ta hana Ukraine fitar da hatsinta.

Tuni Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewa rikicin wanda ya ya raba miliyoyin mutane da muhallansu za a jima ana yinsa. In ji BBC.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla ÆŠanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An É—age jana’izar Aminu ÆŠantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da É—age jana'izar fitaccen É—ankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...
X whatsapp