fidelitybank

Barkewar cutar kwalara ya sanya bude cibiyar bayar da agajin gaggawa

Date:

Hukumar hana yaɗuwar cututtuka ta kasa NCDC, ta buɗe cibiyar bayar da agajin gaggawa yayin da adadin waɗanda suka mutu sakamakon kamuwa da cutar kwalara ya kai 53 a fadin ƙasar.

A cewar sanarwar da hukumar ta NCDC ta fitar a ranar Litinin din da ta gabata kan dandalinta na, wani bincike da aka yi kan hadarin kamuwa da cutar ya nuna akwai matukar hadarin kamuwa da cutar sosai, dalilin da ya saka aka buɗe cibiyar bayar da da agajin gaggawa ta ƙasa EOC.

“Ya zuwa ranar 24 ga Yuni, 2024, an samu jimillar mutane 1,528 da ake zargi da kamuwa da cutar da kuma mutuwar mutum 53 a cikin jihohi 31,” in ji NCDC.

Hukumar ta kuma jaddada buƙatar a kara wayar da kan jama’a da daukar matakan kariya domin dakile yaduwar cutar.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp