fidelitybank

Barcelona ta sallami Xavi a matsayin kocin ta

Date:

A ranar Juma’a ne Barcelona ta sallami kocinta Xavi Hernandez.

Kulob din na Kataloniya ya bayyana hakan a wata sanarwa ta shafin yanar gizon su.

A wani bangare sanarwar ta kara da cewa: “A yau Juma’a, Shugaban FC Barcelona Joan Laporta ya sanar da Xavi Hernández cewa ba zai ci gaba da zama kocin kungiyar farko a kakar wasa ta 2024-25 ba.

“FC Barcelona na son gode wa Xavi saboda aikin da ya yi a matsayin koci, da kuma yadda ya taka rawar gani a matsayinsa na dan wasa da kuma kyaftin din kungiyar, tare da yi masa fatan samun nasara a nan gaba a duniya.

“Xavi Hernández zai horar da kungiyar a karo na karshe a wasan da za su yi waje da Sevilla ranar Lahadi.”

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp