fidelitybank

Barcelona ta sahalewa Ansu Fati tafiya Brighton

Date:

Dan wasan gaba na kasar Sifaniya Ansu Fati na shirin kammala yarjejeniyar aro na tsawon kakar wasa daya zuwa Brighton daga Barcelona.

Fati ya rasa gurbinsa a Barcelona, ​​wadda ke bukatar samar da wuri a tawagar ‘yan wasanta don samun damar dauko aron dan wasan baya na Manchester City Joao Cancelo.

Yarjejeniyar Brighton na dan wasan mai shekaru 20 bai hada da wajibcin siya ba.

Tottenham na cikin jerin masu son daukan Fati amma an fahimci cewa dan wasan ya fi sha’awar salon wasan Brighton a karkashin koci Roberto de Zerbi.

Idan yarjejeniyar ta gudana kamar yadda aka tsara, zai zama babban yunkuri a bangaren Brighton, wadda za ta buga gasar nahiyar Turai a kakar wasan bana bayan ta samu gurbin shiga gasar cin kofin Europa.

Fati, wanda aka haifa a Guinea-Bissau amma ya zabi ya wakilci kasar Sifaniya kuma yana cikin tawagar da ta wakilci kasar a gasar cin kofin duniya a bara, ana kallon sa a matsayin daya daga cikin matasan ‘yan wasa da za su taka rawar gani a fagen wasan kwallon kafa.

A 2021, ya sanya hannu kan sabuwar kwantiragi da Barcelona don ci gaba har zuwa 2027.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp