fidelitybank

Barau ya nada daraktan yakin neman zaben sa tare da ayyana tsayawa takarar gwamna a 2023

Date:

Sanata Barau Jibrin mai wakiltar Kano ta Arewa, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan jihar Kano a shekarar 2023 a ranar Lahadi a Kano.

Barau Jibrin, shugaban kwamitin majalisar dattawa kan kasafin kudi, ya kuma nada tare da kaddamar da tsohon gwamnan jihar, Hafiz Abubakar a matsayin daraktan yakin neman zabensa, kuma shugaban kwamitin yakin neman zabe.

Hafiz Abubakar ya jagoranci wani kwamiti mai mutum 17 da aka zabo daga gundumomin Sanatoci uku da kuma kwamitin mutum 27 da aka zabo daga kananan hukumomin jihar 44, domin sa ido kan yakin neman zaben.

Dan takarar gwamnan ya bukaci kwamitocin su yi aiki kafada da kafada da daraktan yakin neman zaben, domin samun nasara a zaben fidda gwani na gwamna na jam’iyyar APC.

A jawabinsa na karbar, Farfesa Hafiz Abubakar ya ce, kwamitin zai kaddamar da kananan kwamitoci a shafukan sada zumunta, kungiyoyin dalibai da kuma ‘yan kasuwa da za su gudanar da yakin neman zaben.

“Za mu fitar da dabarun tunkarar kamfen na Barau Jibrin wanda zai shafi al’umma, ‘yan kasuwa, shugabannin addini da kungiyoyi. In ji Farfesa Hafiz.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp