fidelitybank

Barau ya nada daraktan yakin neman zaben sa tare da ayyana tsayawa takarar gwamna a 2023

Date:

Sanata Barau Jibrin mai wakiltar Kano ta Arewa, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan jihar Kano a shekarar 2023 a ranar Lahadi a Kano.

Barau Jibrin, shugaban kwamitin majalisar dattawa kan kasafin kudi, ya kuma nada tare da kaddamar da tsohon gwamnan jihar, Hafiz Abubakar a matsayin daraktan yakin neman zabensa, kuma shugaban kwamitin yakin neman zabe.

Hafiz Abubakar ya jagoranci wani kwamiti mai mutum 17 da aka zabo daga gundumomin Sanatoci uku da kuma kwamitin mutum 27 da aka zabo daga kananan hukumomin jihar 44, domin sa ido kan yakin neman zaben.

Dan takarar gwamnan ya bukaci kwamitocin su yi aiki kafada da kafada da daraktan yakin neman zaben, domin samun nasara a zaben fidda gwani na gwamna na jam’iyyar APC.

A jawabinsa na karbar, Farfesa Hafiz Abubakar ya ce, kwamitin zai kaddamar da kananan kwamitoci a shafukan sada zumunta, kungiyoyin dalibai da kuma ‘yan kasuwa da za su gudanar da yakin neman zaben.

“Za mu fitar da dabarun tunkarar kamfen na Barau Jibrin wanda zai shafi al’umma, ‘yan kasuwa, shugabannin addini da kungiyoyi. In ji Farfesa Hafiz.

pulse news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp