fidelitybank

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Date:

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya Birane, Yusuf Abdullahi Ata, Shugaban Kwamitin Kasafin Kuɗi na Majalisar Wakilai, Abubakar Kabir Abubakar Bichi, da sauran manyan jiga-jigan APC.

Gangamin ya tara dubban jama’a da magoya bayan APC, inda shugabannin jam’iyya suka roki mazauna yankin da su fito kwansu da kwarkwata domin su dangwalawa APC.

A jawabinsa, Sanata Barau Jibrin ya ce zaben dan takarar APC, Ahmad Kadamu, zai ƙara tabbatar da cewa gwamnatin tarayya ta ci gaba da aiwatar da ayyuka a yankin.

“Ku fito ku kada wa APC kuri’unku a zaben cike gurbi, hakan zai zama farkon nasarorin da za mu samu a zaben gwamna da shugaban kasa mai zuwa a 2027.”

Bayan gangamin kamfen, jerin gwanon motocin yakin neman zaben ya wuce zuwa Ghari, inda aka mika tutar jam’iyyar APC ga dan takarar zaben ƙarishe na kujerar.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp