fidelitybank

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Date:

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya Birane, Yusuf Abdullahi Ata, Shugaban Kwamitin Kasafin Kuɗi na Majalisar Wakilai, Abubakar Kabir Abubakar Bichi, da sauran manyan jiga-jigan APC.

Gangamin ya tara dubban jama’a da magoya bayan APC, inda shugabannin jam’iyya suka roki mazauna yankin da su fito kwansu da kwarkwata domin su dangwalawa APC.

A jawabinsa, Sanata Barau Jibrin ya ce zaben dan takarar APC, Ahmad Kadamu, zai ƙara tabbatar da cewa gwamnatin tarayya ta ci gaba da aiwatar da ayyuka a yankin.

“Ku fito ku kada wa APC kuri’unku a zaben cike gurbi, hakan zai zama farkon nasarorin da za mu samu a zaben gwamna da shugaban kasa mai zuwa a 2027.”

Bayan gangamin kamfen, jerin gwanon motocin yakin neman zaben ya wuce zuwa Ghari, inda aka mika tutar jam’iyyar APC ga dan takarar zaben ƙarishe na kujerar.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...
X whatsapp