fidelitybank

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Date:

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da naɗa Ladan Bosso a matsayin sabon kocinta kafin fara kakar wasa ta bana.

Wata sanarwa da kulbo ɗin ya wallafa a shafinsa na sada zumunta ta ce nan gaba zai yi ƙarin bayani kan yarjejeniyar da ya ƙulla da Boso.

Wannan ne karon farko da ƙungiyar ta jihar Kano za ta buga babbar gasar firimiya ta Najeriya NPFL bayan samun gurbi a kakar wasa ta 2024-25 a gasar NNL.

Ladan Bosso ya jagoranci tawagar Najeriya ta ‘yan ƙasa da shekara 20 wato Flying Eagles zuwa kofin ƙasashen Afrka da kuma Kofin Duniya daga 2020 zuwa 2023.

Haka nan ya yi aikin horar da ƙungiyoyi a Najeriya da suka haɗa da Bayelsa United da kuma El-kanemi Warriors.

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp