fidelitybank

Bankuna za su iya bayar da katin ATM mai haɗe da shaidar ɗan ƙasa – Buhari

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari, ya ce, a yanzu ƴan Najeriya suna da damar neman bankunansu su rika ba su katin cirar kudi na ATM wanda yake hade da bayanan katin ɗan-ƙasa, wato na komai-da-ruwanka kenan.

Ministan sadarwa Farfesa Isa Pantami, ne ya sanar da hakan a jiya Laraba a Abuja, inda ya ce babu wani kudi na daban da mutum zai biya a kan hakan.

Pantami ya ce, an samu amincewar yin hakan ne a lokacin taron majalisar zartarwa ta tarayya, wanda Shugaba Muhammadu Buhari ya jagoranta a Abuja.

Ministan ya ce an bayar da damar hakan ne sakamakon takardar da hukumar da ke yin katin dan-kasar ta gabatar ta neman a amince bankuna su rinka yin katin banki wanda kuma za a iya amfani da shi na a matsayin na dan-kasa.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp