fidelitybank

Bankin Duniya ya bankaɗo dala miliyan 32 da ta yi ɓatan dabo a aiki samar da ruwan shan Najeriya

Date:

Bankin Duniya ya bankado dala miliyan 32 a cikin kudaden da ba a tantance ba a aikin samar da ruwan Najeriya.

An bayyana hakan a cikin rahoton shekara-shekara na Tsarin takunkumi na FY2024 da bankunan suka fitar.

Rahoton ya nuna cewa kudaden da suka bata an yi niyya ne domin karfafa ayyukan samar da ruwa a Najeriya amma ba a yi kididdigar da su ba, lamarin da ya sa aka shiga tsakani domin kare martabar aikin.

“INT ya bi diddigin hadurran da aka gano game da wani aiki a sashin ruwa na Najeriya tare da nuna alamun gudanar da hadarin, wanda ke da nasaba da dala miliyan 32 na kudaden da ba a tantance ba.”

A wani mataki na kwato asusun, bankin duniya ya hada hannu da tawagar aikin, da suka hada da shugaban tawagar Najeriya, manajan ayyuka, da kwararre kan harkokin kudi.

A matsayin shawarwarin, babban bankin Najeriya ya nemi ya mayar da dala miliyan 22, yayin da dala miliyan 6 ya rage a cikin asusun aikin don biyan kudaden gudanar da ayyukan da aka yi tsammani.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp