fidelitybank

Ban taba samun matsala da uban gidana ba – Osibanjo

Date:

Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya ce, duk da bambancin addini, shi da shugaban kasa Muhammadu Buhari bai taba samun matsala ba tun hawansa mulki a shekarar 2015.

Osinbajo ya bayyana haka ne a wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Laolu Akande ya fitar.

Ya ce, “Shugaba Buhari musulmi ne mai kishin addini kuma ni Fasto ne; dukkanmu mun yi aiki tare har tsawon shekaru kusan bakwai; Ba mu samu matsala ba,”

“Dole ne mu yi amfani da imaninmu wajen inganta zaman lafiya da wadata ga mutanenmu; ya kamata mu hada kai don ganin al’ummarmu sun ci gajiyar addini,” inji shi.

“A wasu sassan duniya, shugabannin addini sun yi amfani da addini wajen kyautata rayuwar jama’a,” a cewar Osinbajo.

A shekarar 2019, an samu rahotannin cewa, Buhari da Osinbajo sun yi takun-saka yayin da aka bukaci shugaban da ya rika neman amincewar shugaban kasa a koda yaushe, domin tafiyar da hukumomin da ke ofishin sa. Har ila yau, akwai rahotannin da ke cewa, shugaban kasar ya kori akalla 35 daga cikin sama da hadimai 80 da ke ofishin Osinbajo.

Ko da wadannan rahotannin, mataimakin shugaban kasar ya bayyana Buhari a matsayin abin koyi na shugabanci da ke daukar mutane masu bambancin addini.

Mataimakin shugaban kasar ya bukaci malaman addini da su yi amfani da imani wajen samar da zaman lafiya, tabbatar da walwala ga al’umma da kuma ci gaban al’umma.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp