fidelitybank

Ban shirya zama da Atiku ba – Wike

Date:

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce, babu wata dama da shi da abokan siyasar sa za su iya tattaunawa da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, kafin babban zabe.

Wike ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da aka yi da manema labarai a Fatakwal ranar Alhamis.

Kungiyar gwamnoni biyar da aka fi sani da G5, karkashin jagorancin Wike na adawa da takarar Atiku.

Abokan sa sun hada da Seyi Makinde na Oyo, Samuel Ortom na Benue, Okezie Ikpeazu na Abia, da Ifeanyi Ugwuanyi na Enugu.

Wike ya yi iĈ™irarin cewa lokacin warware korafe-korafen G5 ya Ĉ™are “kuma bai shirya sake zama da kowa ba”.

“A’a, ba za mu iya yin haka ba; an kare! Mun fadi hakan kuma babu wani abu da kowa zai iya yi a kai yanzu,” inji shi.“Sun yi imanin za su iya lashe zaben. Ban shirya sake zama da kowa ba.”

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a Ĉ™asarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ĉ´an Ĉ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Ĉ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ĉ³an Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ĉ´anbindiga da suka addabi yankunan Ĉ™aramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leĈ™en asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maĈ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 Ĉ™arĈ™ashin mai...
X whatsapp